🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa Not edited p8 """Riyanatu kuwa gajiya tayi da tsayuwa "sotake ta ta fi gd "tana gudun kada ta tafi yakoreta.azuciyarta tace bara na kyalesa kawai "cikin jin haushi ta juyo tana murgud'a baki tace Dan ALLAH kasanar dani me zanyi ?" banza yyi Mata ,Kuma Yana lura da murgud'a bakin datayi"sai da yagama Shan k'amshinsa tukum "ya ware golden eyes nasa akan fuskarta "ya had'e girar sama d k'asa"saurin janye idanunta tayi sbd jin yyi Mata mugun kwarjini....mitttsss yaja tsaki hade da cewa ke vileger girl wakika bari yagyara Miki bed room d'in?" and last kika koma kallo na ko yimun mgn atsatstsaye amatsayinki na hadimata to Zan koyamiki manner of toking"maana ladibban mgn dan nalura da alama kinada k'wak'walwar kifi.... mitss yakoma Jan tsaki akaro na biyu sannan yadauki wayoyinsa yafice had'e da buga kofar da k'arfi.... Hawaye masu zafine suka wanke Mata kunci sbd jin haushin abinda yyi mata....oh dama haka masu aiki ke ganin irin wannan tozarcin?"lalai dole ma tabar gdn duk rintsi ,amma bazata gayawa umma komaiba kodan sbd kada taji haushi ko hankalinta yatashi... ajiyar zuciya tayi sannan ta wuce ciki tasake gyarawa tukum ta fito ta nufi part d'in mom ... Ladidi ta gani a waiting parlou tace Ina hjy Dan ALLAH?" Tace tana parlourn ta,Kinga kofar can ta nuna mata da hannu"kofar ta nufa ta murd'a....cak ta tsaya sbd jin wasu maganganu da kus kus....innalillahi wa inna ilaihir Raju un kawai Riyanatu ke maimaitawa azuciyarta had'e da saurin toshe bakinta"sbd gudun kada aji motsinta "ahankali ta ja kofar had'e da yowa baya jiki na b'ari tabar part d'in.. Tunani take azuciyarta shin Wai meke faruwa ne?" Ita Tama fasa zuwa gd bara kawai tabari sai 6 d'in kawai tunda sai taje islamiyya"guri tasamu a gurin flawas na gdn tayi ta gumi tana kuka shin Wai wannan wace irin masiface ne?" Itadai rabon wahala yakata gdn nan da yanzun suna garinsu Kai ita dai tsakaninta da yarima ALLAH ya isa sbd shine sanadin zuwanta garin nan" Ajiyar zuciya tayi had'e da d'aga Kai sbd wani tunani dayazo Mata dukda atsorace take. Tafi awa1 anan har kusan 12: sannan ta bar Gurin ta tafi gab da part d'in Abdallah ta tsaya" batafi minti12 ba ta hangosa da body guards nasa suna biye dashi har suka iso gab da ita da sauri ta tashi tsaye had'e da satar kallon Abdallah tag a fuskarsa atamke"suit d'in dake rataye kan kafad'arsa tasa hannunta ahankali ta janye had'e da binsa ciki"ganin ya sallami guards nasa. Suna shiga parlou yace zanyi wanka"atakaice sannan yashige bed room d'in beko kalleta"girgiza Kai tayi tabi bayansa" Toilet ta wuce ta had'a Masa ruwan wanka tana mamakin Wai baya gajiya da yin wanka dudu ba gurin8 yyiba amma gashi yanxun be fi 12:30 ba Amma zai sake" Fitowa tayi tace ranka yad...am in ab... mitttsss yaja doguwar tsuka had'e da tashi Yana kokarin cire kayansa "yyinda riyanatu tuni ta fice. Tana komawa parlourn "xeenat nayin sallama suka had'a ido da riyanatu...wani faduwar gaba xeenat taji,murya asark'e ta kalli riyanatu up& down tace WHO ARE U?" Tab'e Baki riyanatu tayi had'e da Zama kan kujera...da sauri zeenat tace keeeeee y'ar matsiyata ,talaka uwar me yakaiki dakin mijina ne ?"iye bazakiyi mgn ba Dan ubanki?" Ak'ule riyanatu tace ya isa kinzo inda bazan iya jurewa sbd banhad'a iyayena d kowaba ,kada ki koma zaginsu, sannan dakike cewa mijinki ai Ni banga alamar ke matar aure bace ajikinki sbd duk macen datasan darajan kanta bazata yi shigar d kikayi ba.....ke wawiya y'ar iska mikikaje kukayine da kika fito da bed room d'in sa?"zeenat ta fad'a tana huci had'e da d'aga hannu da nufin Marin riyanatu. Da sauri riyanatu ta rik'e hannun had'e da cewa baki isaba! sbd banmiki komaiba...afusace zeenat na fisge hannunta ta nufi bed room d'in tana cewa inke baki fad'a ba shi dole yafad'a mun... Turus zeenat tayi sbd ganin Abdallah gaban mirro tsaye sg shi sai towel...shi kuwa jin anshigo ya zata riyanatu kasancewar yabada baya,cikin bada order yace ki fitomin da kayan....whattttttt?" Abdallah me kake fad'a haka ?"kaddai ace yarinyar nan.... afusace yajuyo sbd jin muryar zeenat"cikin tsanar halayenta yace lfy malama ?wabaki izinin shigomun bed room?" A k'ule zeenat tace bansaniba Abdallah dama Kai maciyin Amana ne bansaniba to wlh kasheta Zan yi.....ta fad'a tana kuka hade d ficewa... Tuni ran Abdallah yyi mugun b'aci dan in ya fahimci zeenat tana nufin sun aikata Masha a da wannan y'ar k'auyen kome?" afusace yajawo jallabiya yasaka yafice dg bed room d'in.,,, Yana zuwa yasami zeenat na dukan riyanatu ta haye saman ta...wasu maruka masu rai d kafiya yabawa zeenat har sau2 ,cikin b'acin rai yace i hate u zeenat nikike ma sharrin zina da mai aikina har kina dukanta sbd ni... girgiza Kai yyi had'e da fincikota yyi wurgi da ita kanta yabigi kujera"ya kalleta da jajayen idanunsa dasukayi ja sbd bacin rai ,yace dg yau kada ki koma zuwa guna na tsaneki bana son ganinki....ya fad'a had'e da sake nufarta....juyowa yyi sbd jin anrike Masa hannu"ido 4 sukayi da Hafiz Yana girgiza Masa Kai alamar yabari" Zeenat kuwa kuka take tana cewa saita kashe riyanatu, yyinda riyanatu duk ta kara tsorata da lamarin gdn sai kuka take" Abdallah ya matsa kusa da riyanatu ya yyimata alamar ta tashi zaune bbu musu ta tashi.... zeenat na ganin haka ta tashi da gudu ta fice. Cikin takaici Abdallah Yadubi Hafiz yace friend katafi kawai nasan gun mom zataje so banason surutu kema Zaki iya tafiya, yafad'a had'e da nuna riyanatu. Ajiyar zuciya Hafiz yyi yace Ni bara na tafi in ka sauka dg dokin zuciyar kafadamun miya faru"ita Kuma ta tsaya sbd kula da Kai..be jira amsarsaba yafice. Tashi Abdallah yyi batare da yakalli riyanatu ba yace kije sallah"be jira cewarta ba yyi cikin bed room d'in sa. Ajiyar zuciya tayi had'e tashi ta je part d'in masu aiki tayo Sallah , sannan ta je kicin Dan karb'o Masa abinci sai a kace ai an karbar Masa "da sauri ta nufi part dinsa harda gudu....tana zuwa ta Sami har anyi serving nasa zai Fara cin abincin" da sauri ta buge hannunsa ,abincin yazube kan jikinsa... Bece Mata komai ba ,hasalima be kalleta ba, atsorace tace kayi hakuri d'azun nashiga kicin d'in in amso abincin shine naga tsaka acikin wannan kwanon,Kuma akicin din bbu kowa sai naje nayi Sallah shine naje na fadawa kukun yace ai ankawo.....d'aga Mata hannu yyi Yana yatsina fuska yace kedashi bakusan aikinkuba ,da wani abu yasame ni kece dashi kum.. sallamar mom ce da zeenat ta katsewa Masa mgn. Amsawa yyi hade da daure fuska tamkar besan menene dariyaba. Murmushi mom tayi had'e da cewa oh my doghter,ai wannan mai aikinsace yo ko Mata sun kare aduniya me zaiyi d wannan....pls mom kuje kaina na ciwo sannan dg karshe na tsani zeenat.... look Abdallah yak...cewar zeenat sai tayi shiru sbd nunin d mom ta Mata d ido. Shikuwa Abdallah ficewa yyi dg part d'in ma, yyinda riyanatu tsoro ne fal aranta. Cikin xare ido mom tace ke muna fuka tashi ki fice kiyi Shirin zuwa islamiya dg can ki wuce gd sai da safe Kuma kin wani tsaremu da k'wala kwalan idanunki....jiki na kirma riyanatu ta fito ta nufi part din masu aiki..... Riyanatu taje islamiyya bbu wata matsala sbd dama tasan littattafan addini ,basu tasoba sai 6:00 pm dg nan ta wuce gd. Tana isa tayi sallama,tasami umma d Fatima atsakar gd. Zama tayi ,suna Mata sannu. Sannan umma ta dubeta tana murmushi tace to yayadai , babu wata matsala daiko?" Murmushi tayi ta ce eh umma "bara naje na huta na gajine" Tana zuwa dakinsu ta kwanta kan katifa ta Fara tunani.... Bangaren Abdallah k... Share pls BY MMN FAREESA 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune AUREN WATA SHIDDA FANS & ZUMUNTA novels,kuyi yadda kukeso dashi comments naku yafi nakowa🥰🥰 Ina mugun jidaku irin totally d'in nan... p9 .....Bangaren Abdallah kuwa zaune yake byn yyi Shirin bacci Yana tunani... yinin ranar cikin bak'in ciki d b'acin rai yyisa sbd jin zafin abinda zeenat ta Masa. Kuma Wai mom bata damuba ,Wai Mike damun mom ne Wai?" tanason rusa farincikinsa ta gina farin cikin wata "shifa kwata kwata yakasa gane mom ko jiyafa ya bukaci gobe in hafis zayaje kano gun amminsa yabisa dg nan yaje gdn uncle Suraj Amma sai ta hana ,takuma nuna Masa ranta yab'aci...shifa abin na damunsa ace dg dangin uwa har na uba ba kowa yasani ba ,shin da haka zaya yi zumunci.... mittsss yaja tsaki hade da jawo wayarsa yyi calling Abba.... Sallama Abba yyi Yana dariya yace my son sorry kaji insha ALLAH gobe Ina hanya Zan Kuma zo maka da wani albishir insha ALLAH. Turo baki yyi tamkar yaro yace haba Abba dan ALLAH kacika alk'wari "wlh Ina kewarka sosai ga mom duk t.... look kasan banason yawan kawo sukan mominka ko?" so abar maganar gobe nafi so kazo d kanka kadaukeni a air port dakaida guards d'ina... Jiki asanyaye Abdallah yace to Abba sannan ya yanke wayar had'e da lumshe idonsa Yana mamakin miyasa Abba ke nuna Yana tsoron mom bacin ita batasan darajar sa ba....da wannan tunanin bacci yyi gaba shi.,,,,,,, Washe gari tunda wuri riyanatu ta isa gdn"kamar kullum tayi duk abinda tasaba yimasa , sannan ta karb'o break fast ta aje hade da Zama a parlourn, ta na jiran fitowarsa "bata tab'a komai ba sbd gudun laifi dan yanxun tsab tagane halinsa .... Sai Yan kalle kalle take jin k'amshin turarensa yasata saurin daidata nutsuwarta dantasan yashigo gurin .da sauri tace Ina kwana?" Tsaki yaja had'e da Zama ,Saida yaja kusan second 45 sannan yace ki rik'e gaisuwarki banaso,kiyi abinda ke gabanki... Shiru itama tayi tana sauraronsa batace komai ba ,saidai ta k'udurta aranta bazaa koma na3 ba sbd sau2 kenan tana gaidashi baya amsawa sai bak'ar mgn dayake gay....in baza kiyi abinda yaka wokiba Zaki iya tafiya,ya fad'a cikin sweet voice d'insa...nanma shiru tayi ,ta ta shi ta had'a Masa komai sannan ta aje gabansa batayi mgn ba ta mik'e da nufin fita ,tana Dede bakin kofar zata fice....taji muryar sa Yana cewa waya Baki izin tafiya?" Banza tayi Masa tazo ta zauna ,tana mamakin isa da girman Kai irin nasa saikace wata baiwarsa ,shin kud'i haukane?"itafa gsky tagaji da wannan wulakancin nasu ,shi yyi uwarsa tayi... Shikuwa Abdallah haushinta yakeji ganin taki mgn ai Tama rainasa kenan...mitttss Yaja tsaki ,Yana cigaba d latsa waya Yana Kuma break... Be wani ci sosaiba sbd shi bai wani cika cin abinci ba duk da ba laifi tayi serving nasa komai yyi,ture kayan yyi dg gabansa ,fuska daure yace keeeeeee!banza tayi dashi....keeeeeeeeee wlh kikabari na koma kiranki Zaki gane bakida wayo"tashi tayi taje gabansa ta duk'a batayi mgn ba,kin karb'o break?"girgiza Kai yyi atsawace yace keee! be careful wlh " nizaki rik'a wa mgn da body language uwarme yasa Baki mgn?"dolema na sallameki sbd yawan surutu da kike sani....kayi hakuri Dan ALLAH kada ka koreni ,Kuma ban karb'o break dinba....tsaki yaja had'e da kwantar d kansa kan kujera yarufe ido... Yakai kusan minti2 sannan yace you can go.... Shiru tayi Bata tashiba sbd bata fahinci me yaceba" Tsaki yaja had'e da cewa Zaki iya tafiya ki karb'o ,kada kidade zakimun aiki, sannan dg yau da 12:00 pm tayi Zaki tsayazan saka akoya Miki turanci" sbd ni na Saba mgn da turanci ke Kuma ba wani ji kikeba ko kuwa kwakwalwarki ce haka bakya fahimta.... murmushi tayi tanajin Dadi sosai sbd tanaso arayuwarta ta ruk'a mgn da turanci"amma nagode sos....banason godiya a tsarina hakan xaisa na fasa... Girgiza Kai tayi ta fice ta mamakin wane irin haline da Abdallah?" Komai aka Masa baa Masa gwaninta .....part d'in masu aiki taje byn ta karb'o break taje can tayi ta koshi tukum ta dawo part d'in Abdallah. Yana nan zaune yadda ta barsa,byn tayi sallama tace na dawo....aina ganki ko?"ga phone's d'ina nan zanyi baccin one hour and 35 minit Kuma ba silent sukeba ,Kuma banaso akirani k'aran yata dani" bance kisata a silent ba dukda ma bakisan miye security dinta ba , so saiki San yadda zakiyi inhar wani ya Kira natashi bakin aikinki... yafad'a had'e da mik'o Mata wayoyin. Zaro ido tayi had'e da kallonsa tace Dan ALLAH ni bazan iya ba Kuma ban fahimci me kake nufiba " Banxa yyi Mata ya aje Mata wayoyin gefenta, sannan yaje y gyara kwanciyarsa kan 3 seater ya rufe ido.... Shiru tayi tana mamakin wannan tsaka mai wuya daya sakata,takai kusan 15 minit azaune .can ta saci kallon sa taga yyi bacci....k'uri ta Masa d ido tana tasbihi sbd ganin kyawunsa yanata bacci hankali kwance ,yarufe ido eye lashes d'in sa tamkar an xana ga sajensa bak'i Kirin yyi kwance lub a fuskarsa ga sallayarsa data yi baki,ta k'ara Masa kyawu....hmmmm k'ila yanada yawan ibane shiyasa ta fito Masa,ah ah ai ance ita hallittace ko mutum beda yawan ibada tana iya fito Masa ,Kuma masu ibadar sosai taki fito Masu...cewar riyanatu a zuciyarta.;;;; Kauda kanta tayi sbd tuna warning da yayi Mata akan kallonsa. Zaman ne da ya isheta itama saita kwanta kan carpet.... bacci yyi gaba d ita, sun jima sosai can wayarsa tayi ringing,atare suka falka sai zare ido riyanatu keyi....shikuwa hannu ya Miko Mata alamar ta Miko Masa wayar. Da sauri ta basa?" Dubawa yyi yaga saura 8 minit ya farka...Dan ALLAH kayi h..stop it! yafad'a had'e da d'aga mata hannu yatshi tsaye had'e da cewa kije gd na sallameki sai gobe ....be jira amsarta ya wuce bed room.... Cikin farin ciki ta nufi gd" Tana shiga d sallama...turus tayi sbd ganin GALI" Murmushi yyi ya kafeta d ido ganin yadda tayi mugun canxawa , ahankali yace riyanatu ki k'araso Mana " Murmushi tayi ta isa kusadasu ,shida umma dasuke fira da alama be dad'e da zuwaba" Ahankali tace Yaya gali Ina wuni?"yasu Inna dasu baffa na?" Yace duk suna lfy ,suna Kuma gaidake" Ta ce Ina amsawa, sannan ta kalli umma tace umma nah nadawo"uma tace da wuri haka , riyanatu ta ce eh atakaice sannan ta wuce ciki ta gaida mama zuwaira da gd itada Fatima , sannan ta dawo gun gali ganin umma ta tashi... Zama tayi suka sake gaisawa sai wani murmushi yake Mata , yyinda riyanatu Bata ma San yanayiba" Ahankali yace kinsan kuwa abinda yasami yarima kuwa byn tafiyarku ?" Ware golden eyes nata tayi ta ce meya faru d mugun?" Bayan tafiyarku da sati2 sai gdn ilu direba sukayi bak'i dg birni,Ashe yaga yarinyar sadda suka shigo garin,shine yasa abita aga nan Masa ina zata shiga ,Ashe matar ma karuwace suna sukaje agarin sai suka biya gdn ilu direba su kwana sbd matarsa y'ar uwarta . Shine yaje da dare yamata FYAD'E byn yagama take sanar masa tana da cuta mai karya garkuwar jiki wato H I V ....zaro ido riyanatu tayi had'e da cewa subhanallah!,gali yaci gaba da cewa yanxun kowa yasan yanada ita... sannan liman yaje gun sarkin kano yakai k'arar mai gari "zancen danike Miki saura kwana 3 a nad'a sabon me gari,shikuwa yarima Yana gdn yari sbd daaka lissafa yyiwa Yara 15 fyade ,yyima zawara d matan aure... Girgiza Kai riyanatu tayi tace ALLAH ya kyauta yashiryi masu irin halinsa. Gali yace ameen"sannan riyanatu ta tashi taje tana ba su zuwaira lbri,ashema yafad'a ma umma ta sanar da su,sai cewa su mama zuwaira keyi ai hakkin jama a new sunata jajan abun. Sai Gurin 2:00pm gali yamusu sallama byn yabawa umma kudin ta da Inna mariya tace zaa kawo Mata na tumakinta ,yatafi gudun kada yyi dare a hanya. Yaso fadawa riyanatu abinda ke zuciyarsa besamu damaba. ###### Abdallah kuwa Yana fitowa dg bed room d'in sa yawuce airport tarar Abba shida guards d'in su.... Cikin farin ciki Abba ya rungume tilon D'ansa guda aduniya Yana murna ,suka shige motocinsu ... Part d'in mom suka nufa,bbu laifi Abba yasami tarba a gun mom." Abinci sukaci tare a dining area harda mom,byn sun gama" sannan abba yaje yyi wanka yyi Sallah ya huta. Sannan yakira Abdallah dan yazo yaji albishir d'in. Bayan yakirasane mom tashigo ita,ta zauna gefen Abba saiga Abdallah yyi sallama yashigo. Zama yyi Yana murmushi had'e da cewa yau Abba naji dadin wannan Rana sbd kadawo lfy. Murmushi Abba yyi yace nagode my son" Jiya munyi meeting da president nake fad'a Masa akan fannin zane ka kammala karatunka, shine yatambayeni kanada iyali Ni Kuma nace eh,dukba bansan miyasashi tambayarba. To shine yace zai bud'e maka campany a nan yakuma zabeka akan duka wani gini na maaikatu ko makarantu ka zanashi sannan agina.. Cikin farin ciki mom tace alhmdllh yanxun yaushe zaa bude campany din?" Da mamaki abdallah ke kallonta,Yana tunanin wane irin sin abin duniya ne da mom Wai?" Ko jira agama mgn batayi. Dagowa yyi jin Abba yace Amma fa akwai matsala sbd mai girma president yace in yadawo dg k'asar India da 3 weeks za'ayi bikin bud'e campanin atime din angama ginasa to zaiyi kusan 2 weeks acan,shine nike ganin yarinyar nan zeenat d kikeso ya aura ,ayi auran ta ida karatun acan gdnsa ,sbd bazaiyu wu ayi bikin bud'e campanin bashida aureba ,Kuma na amsa yanada aure be kamata yallabai yaga nakasance me mgn 2 ba . Yaka gani my son?" Had'e rai mom tayi tace ai zeenat sai taga karatu zai aureta sbd haka acikin 5weeks Zan nema Masa AURE maana In zabar Masa wacce zai aura ,auren wucin gadi, byn Yan watanni sai yarabu d matar. Abba yace haba ya....ah ah kaga kayi shiru kawai ayimasa AUREN WATA SHIDDA da lokaci yyi yarabu da ita,in Kuma kafison aganka me mgn biyu to. Shiru Abba yyi Yana tunanin wannan maganar, yyinda uban gayyar bece uffanba saima ya fice dg parlourn.... Share pls BY MMN FAREESA 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Dedicate to all my fans🥰🥰👍🏻❤ ana mugun tare ,naga comments had'e da fatan alkhairi agareni a grps daban daban nagode sosai🙏🏻 p10 """Ransa bbu dad'i ya isa part nasa" kwanciya yyi Yana tunanin wane irin haline da mom ?" Tsaki yaja yafi ak'irga , yyinda yakudiri niyar bazai cewa mom komai ba gameda auren datakeso tamasa ,Kuma shima abban bazai Masa mgn ba ,inhar sun tursasa to zai amince amma duk wacce aka aura Masa wlh zata raina kanta agunsa... Yo inbacin abin mom koni da kaina sai in bud'e campanin da gumina ba sai wani yabudeminba , yafad'a afili had'e da tashi ya wuce bath room... Washe gari byn Abdallah yagama Shirin yyi break fast sannan yabar riyanatu na gyara Gurin ya nufi part din iyayansa Dan gaidasu. Tab'e baki riyanatu tayi byn ya fita sbd ganin yadda yaketa cika Yana batsewa,amma ta lura yau Yana cikin damuwa,dan fuskar nan tasa murtuk take tamkar besan miye dariya ba... apart d'in mom yafara zuwa ya gaida ita ,ta amsa cikin kulawa , sannan ta ce my son kayi hakuri pls kaji wlh zeenat tayi nadamar abinda ta maka Kuma anjima zatazo tabaka hakuri.ina umartarka daka nuna mata ka amince sbd yarinyar nan tana sonka ai yakamata ka Mata uziri sbd fa Kai take kishi ,shiyasa tayi hakan....amma mom Kuma sbd rashin hankali d wayo had'e da sakarci sai ta zargemu ni wlh banison.....ya isa haka kada kace komai.. Sannan mgnar auren da zaa maka yakake gani?"dan gsky banison wannan campanin yawuce ka....haba mom niwlh banison kina haka ko be budemunba inada kud'i kin sani,Abba ma haka zai iya bud'e mun can....ah ah my son wayace maka ana maida hannun kyauta ni na rigada na tsaba maka wacce zaka aura byn wata shidda ku rabu kaga baza a zargekaba da auri saki. Tunda mahaifinka yyi subutar bakiyace kanada aure be kamata Kuma aji ba haka bane gsky... Shiru yyi Yana sauraronta " can yace nifa mom banida wani zab'i saidai daza a fasa auren harda na zeenat d'in to zanfi kowa farin ciki wlh...,,,,, Hmmmm baza a fasaba kuwa nagaya maka mungama mgn da abbanka ko" Tashi yyi hade da cewa to mom , yafad'a fuska bbu walwala... murmushi mom tayi tace na zauna nayi tunanin da wa Zan hadaka ?"sai na tuna da mai aikinka RIYANATU..... Whattttttttt?" Mikike nufi mom?" Zauna kaji Mana my son inmaka bayani sbd inada hujjojin yin haka zaifi" Zama yyi had'e da tsareta d ido"ahankali tace kaga dai da farko iyayenta talakawa be Kuma ba nan garin sukeba ada ,amma yaxun sundawo da zama anan inaso kuyi AUREN WATA SHIDDA da ita akuma sirri nafiso dg mu iyayenka sai Kai d ita kawai zaku sani sai zeenat shima sbd kada ta tashi hankalintane. Munyi mgn da dad naka gobe zai tura alh bukar yaga mamanta suyi mgn akan suna neman aurenta Nanda sati3 zuwa 4 zaayi auren. In har sun amince to zasu siya ma ,mamanta gd subata jari ta Kuma saka amata binkice akanka kasan aure' dole Saida binkice in ma tana shakkun bada y'ar tata. Saidai baaxa a fadi AUREN contract bane zaa dai nuna kana bukatar auren d wuri ita Kuma yarinyar Zan tsorata ta akan dole ta amince in iyayenta suka tambayi tana sonka , sannan Zan Mata alkawarin mai da ita boko sbd harira ta fad'a mun dg JSCE ta tsaya.... Shiru Abdallah yyi yanajin dogon sharhin mom harta Kai aya azancenta" Tamkar zai fashe sbd bacin rai ,sbd ganin Wai kamarshi zaa tsorata wata can akan tace tana sonsa Wai ta auresa ,Kuma Wai duk arasama wadda zaa ce a aura Masa sai wannan vileger girl d'in k'aramar yarinya mittsss yaja tsaki afili.... Azabure mom tace nikakewa tsaki abdallah?" Da sauri yace ah ah mom tunanin zuci nake kiyi hkri pls" Shiru tayi tana mamakin halinsa, sannan ta ce yanxun kaje gun abbanka ka gaidashi sannan ka koma part naka ka turomun wannan yarinyar.... To"yafad'a atakaice, sannan ya fice dg parlourn. Koda ya shige part d'in abban,samunsa yyi zai fito ya shirya da alama fita zaiyi,fadawa jikinsa yyi tamkar yaro yasaki kuka.,,, Da sauri Abba yace yah Salam" My son gayamun damuwarka kaji ?" Ahankali yace gsky Abba Ni banson auren nan Dan ALLAH ku barni... ajiyar zuciya Abba yyi hade da cewa to shikenan tunda kafison in kunyata agaban babban mutum irin yallabai yadauki mahaifinka mak'aryaci Abdallah na fasa yimaka auren...bazanso sakaka adamuwaba" saidai matsalar mominka da k'yar zata....Abba na amince kayi hakuri Dan ALLAH insha ALLAH zankasance mai biyayya agareku. Murmushi Abba yyi yace yauwa yaron Abba ko kaifa ,ka daure sbd nasan Kai jarimine insha ALLAH inaji ajikina akwai wani babban al'a mari mai kyau ko akasin haka da zai faru nan gaba , sannan wannan auren na sirrine bazayi shagaliba sbd gudun kada agane sai yanzun zakayi aure nafison aganka d matar ranar bikin bud'e campanin insha ALLAH sbd baniso mai girma president yaji lbarin bikin ,inhar sun amince iyayanta zasu baka ita,to da'a d'aura aure washe gari ta tare bbu wata bidia ko al'ada daza ayi. Sannan apart naka dake gdn nan zaku zauna,ka fahimta?" ak'agare Abdallah yace eh sbd yadda yakejin zafin maganar auren.... sannan yajanye jikinsa dg na Abba had'e da cewa to Abba sai kadawo, yafad'a had'e da saurin varin Gurin... Azuciye ya isa part nasa,yasami riyanatu zaune kan carpet tana kallon indiyan firm a receiver"ke kije inji mom.....batamasan ya shigowa b. Atsawace yace keee eeee!wawiyar inace?" anamiki mgn, atsorace ta juyo sukayi 4 eyes wata uwar harara ya aiko mata da ita had'e da Jan doguwar tsuka,yace kije momna kiranki , sannan kada ki koma yimun kallo a parlou"kinji ko bakijiba?" Yafad'a atsawace.... Jiki na kirma tace naji, had'e da saurin fita t nufi part d'in mom... Zaune tasami mom itada aminiyar hjy ikilima wato mahaifiyar zeenat, sallama riyanatu tayi gabanta na mugun faduwa sbd tana mugun jin tsoron mom had'e da shakkarta. Sama d qasa suka kalleta hjy ikilima ta tabe baki .sannan mom taja tsaki hade da hararan riyanatu dake gaidasu tace ki rik'e gaisuwarki. Tuni mom ta Fara mgn kamar haka ,dalilin kiranki shine inason saki wani aiki mai hadari saidai zanmki GARGADI 2 na farko kiyi shiru kada ki fadawa kowa na biyu dole ki amince ko kuwa duniyar ta gagareki Zama....zaro ido riyanatu tayi cikinta yyi k'ara k'uuuuuuuuuuu tuni xufa tafara keto Mata.... murmushn samun nassara mom tayi sannan ta zayyane wa riyanatu k'udirinta akan son ta auri Abdallah Kuma AUREN WATA SHIDDA.... Cikin tsoro riyanatu tace Dan ALLAH hjy kirufamun asiri wlh tsoronsa nake ......rufemin baki ai na Masa mgn bbu abinda zai Miki sbd shi mgn Bata sha Masa kaiba saiki kiyaye kada kimasa kuskure akwai dalili shiyasa Zaki auresa inba hakaba ai ke ko darajar matar direbansa Baki kaiba. daga k'arshe gobe zaa je gdnku gun ummanki neman aurenki inta amince ta fad'a musu suje gun iyayanki maza abasu aurenki. Sannan inaso ki nunama ummnki kinason Abdallah Kuma soyayya kuke dashi.... Cikin tsoro riyanatu tace Amma Dan ALLAH kada kimun komai sannan da way shidda yyi zai sakeni?" Harararta mom tayi tace eh bbu ragi bbu k'ari ,saiki tafi ko!kin wani kama kallonku d k'wala kwalan idanunki.... Jiki asanyaye Riyanatu ta fice ta na mamakin meke Shirin faruwa d rayuwarsu itada ummanta be?" Tasan in bata amsaba to komai mom zata iya yimata sbd tunda taji maganarsu rannan ta yarda hjy batada Imani. Da haka ta koma part d'in Abdallah,tasamu bayan nan,haka ta zauna tana tunani har 12 tayi,saiga wani yyi knock ta bud'e nan yasanar da ita shine zai rik'a koya Mata turanci . Babu musu ta bisa alambun gdn yafara koyar da ita. Cikin ikon ALLAH kafin su tashi riyanatu ta iya wasu abubuwa,shi kansa malamin yyi mamakin k'wak'walwarta.... Byn sun tashi dg islamiya ta koma gd ,duk jikinta asanyaye Fatima na lura da ita,harta tambayeta Amma sai tace bbu koma. *********** Washe gari Gurin karfe 2:30pm su umma na zaune atsakar gd suna fira yyinda mutane na zuwa siyan abinci...wani yaro yashigo yace Wai ance ana son mgn da umman riyanatu inji wani mutum.... Da mamaki zuwaira tace to kace tana zuwa. Byn fitar yaron ,umma tacewa mama zuwaira tayi hkri ita bazata b sbd batasan kowa agarinba. Murmushi zuwaira tayi sannan ta saaka hijab ta fice waje.....tafi minti12 sannan ta dawo tana murmushi ta kalli umma tace kisaka hijab naki muje soro bara na shimfad'a ta barma bak'i mukayi sunxo mgn da kene akan dansu nason riyanatu.... Umma tace.... Share pls BY MMN FAREESA 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Wannan shafin nakune Queen Fatimatou Mmn Bilkisu Sury baby Bilkisu Auwal Zee hamis wada Queen mimi Inajindadin comments naku sosai love u wujiga wujiga👍🏻🥰🥰 p11 Umma tace anya kuwa da gaskene?" Murmushi zuwaira tayi tace muje Dan ALLAH!ta fad'a had'e da daukar tabarma ta nufi soro.... Umma ma tasaka hijab tabi bayanta ranta fal da tunani" sallama tayi had'e da Zama kusada zuwaira" byn gama gaisawa,alh bukar yyi gyaran murya had'e da cewa to nasandai zakuyi mamakin ganina a wannan lokaci,suna Alh Abubakar da'aki sani da alh buka .nasan kunsan ALH KABIR GIRMA ko?"suka d'aga Kai" sannan yacigaba da cewa ni amininsane yaturoni akan neman iziniku akan zaya turo a nema ma D'ansa auren y'ar ku,wato RIYANATU dake ma D'ansa aiki,wato ABDALLAH dg nan suka Fara soyayya d juna .... Cikin mamaki umma tace oh D'an yau kenan dama ba aiki takemasa ba soyayya suke?" Murmushi alh bukar yyi hade da cewa kunsan halin Yara insunason Abu to shine ai Abdallah ya matsa ayimusu aure saita cigaba da karatunta acan insha ALLAH,amma yanxun miye amsar ku?" Umma tayi ajiyar zuciya had'e da cewa da farko dai sai naji ta bakinta intana sonsa sannan muyi binkice akansa d iyayensa tukum saina turaku gun dangin mahaifinta dake k'auyen... Tashi alh bukar yyi hade da yimusu godiya sannan ya ajiye musu rafa guda ta 1K ya fice Yana cewa ah ah su karb'a sbd jin umma na cewa yabar kud'insa... byn fitar sa,su umma suka shiga cikin gd"mama zuwaira nata murmushi tace oh ikon ALLAH Ashe alkhairi ne ya maidoku garin nan,ai dama matar mutum kabarinsa ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi. Umma tace ameen, Amma nifa gsky inajin tsoron ta auresa mufa talakawane gara dai ta auri talaka daidai mu. Kuma bamusan halinsaba....ah ah bintu addua yaka Mata kiyi, maganar hali Kuma gsky dukda ba Wai hudda nikedasu ba to Alh Kabir girma Yana mutunci sosai akwai temakon talakawa wlh ga yadda naji ,Kuma shi Abdallah bama nan yyi karatu ba ,bedade d dawowaba ,Amma inbaki yardaba bara nasaka harira dake hudd'a su dakuma salisu mak'ocinmu dake dreban gdn su Miki binkice akansu.. Ajiyar zuciya umma tayi tace ai bama wannan ba ,sai tazo naji abakinta tukum kinsan Dan yau ,kahaifesa baka haifi halinsaba. Zuwaira tace hakane tana dariya , yyinda Fatima dake sauraronsu tanad'aki taita murmushi tana tuna yau zata tsokani Riyanatu.... ********* Zaune yake a lambun gdn kan resting cheir. gabansa center table ne da choke d cup akai da riyanatu ta aje Masa" Idonsa alumshe yaje sai girgiza Kai yake,Yana jiran zuwan Hafiz sbd yakirasa akan yazo yanxun yanason ganinsa... Yyi zurfi atunani yaji andafa kafad'arsa "da sauri yabude idanunsa dake jajir ya aza akan fuskar Hafiz"tamkar bayason mgn yace pls kazauna friend" zama Hafiz yyi had'e da cewa lfy dai ko AK?" cikin damuwa yasanar da shi maganar AUREN WATA SHIDDA da mom ke son tamasa Kuma Wai wannan vileger girl d'in ta zab'a Masa.....hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh...look mlm ba dariya nakiraka kamunba ,shawara zaka bani pls"cewar AK cikin jin haushin Hafiz daketa Masa dariyar.kallonsa Hafiz yyi ido cikin ido yace gsky kaji dad'i wlh... mittsss kaifa d'aniska ne ,Ina maka wani zance Kai kanamun wani"murmushi Hafiz yyi had'e da cewa hmmm to Wai miye abin damuwa anan ai gara RIYANATU akan zeenat gsky Ina maka murna sbd yarinyar ta had'u wlh 💯% inbacin daka rigani aida nike Shirin yin ta biyu da ita ni wlh dama tuni naga kunyi mugun marching da ita harfa kama na ga kunayi da ita,sbd.....STOP IT kanada matsala wlh kaxo kanamun surutan banza, bacin bashi na kiraka kamunba...wlh zaka jamata wlh .... Sorry abokina Ni gsky banison kayi auren contract,amma kayi biyayya gasu Abba amma insha ALLAH wannan auren zai Zama alkhairi ,Kuma insha ALLAH baza ka auri zeenat ba. Tsaki abdallah yaja had'e da cewa suduka bbu choice dina aciki kinsu .....hmmm haba mutumin kadafa ka kamu kazo kana mun y'ar murya nashawo maka kanta , Hafiz yafad'a cikin tsokana....wani purch Abdallah yakawo Masa yyi saurin kaucewa Yana dariya had'e da cewa k'ila mu angwance tare k'ila ma na rigaka sbd ni gsky bbu d,aga k'afa in my feedo ta shigo hannu na yadda nike amatse....tsaki abdallah yaja had'e da cewa banxa Dan akuya... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa eh naji kaikuma me zaa kiraka sbd gara ni da Kai....kayimun shiru ga wannan yarinyar nan karma kaja ta kamun raini wlh na fasa bakinta yafad'a in a serious tone... Riyanatu na k'arasowa,ta sunkuyar dakanta k'asa sannan tace yallabai ko akwai aikin da zanyi maka lokacin islamiya yakusa?" inkin tanka Abdallah yatanka saima yarufe ido had'e jingina jikin sa d kujerar yamata banza.,,, dagowa tayi ganin yashareta tace Yaya hafis Ina wuni?" Murmushi Hafiz yyi yace lfy qlau ,Ashe kina islamiya?" Eh tafad'a"atakaice. Kallon AK hafis yyi hade da cewa friend kayi mgn pls kabarta tsaye "kada Kuma ta tafi tayi laifi.. Yakusan second 52 , sannan ya tsina fuska cikin husky voice ya dubeta had'e makamata harara sannan yace ban hanaki kirana da yallabai ba saikace kina gaban d'an sanda mittsss,Wai miyasa inbaki sani surutuba,bakijin dad'i?" "Ahankali tace kayi hakuri lokaci na tafiya me zanyi?" Banza yyi da ita" Hafiy dake kallon su yace riyanatu kitafi abinki kinji... Juyawa tayi had'e da tafiya.....RIYANNNNNNN cak ta tsaya sbd jin muryar Abdallah ta daki dodon kunnanta , had'e da mamakin jin yafad'i sunanta dukda yarage wasu haruffan aciki,Kuma yau ce ranar daya Fara Kiran sunanta.,sai Kuma taji sunan yyi mugun Mata dad'i amma Bata nuna ba. Ahankali tace tadawo baya had'e da cewa gani,yadauki wasu second kafin yace ki had'a mun ruwan wanka,saiki tafi.... "To tace had'e da tafiya" Byn tafiyita Hafiz yabugi kafad'ar Abdallah yace gsky mutumin kana lokaci fa wannan kasaita haka ,kumafa sunan da ka kirata dashi yyi daidai dama haka ake kiranta wlh RIYAN nice name.... Ya isa parrot Kanata zuba kamar ruwa na kirata ne sbd bazan iya kiran sunan har k'arsheba sbd yyimun tsawo sunan... Murmushi Hafiz yyi had'e da girgiza Kai suka cigaba d fira wacce afirar Hafiz ne yafi mgn.,,,,,, Riyanatu ce zaune gaban umma " Umma tace dama Ashe ba aiki kikeba soyayya kuke da yaron nan dama?" Wani mugun faduwa gaban riyanatu yyi ,cikin dauriya ta kak'aro murmushi ta sunkuyar dakanta k'asa.. Tunani take wato Ashe harma anzo neman auren kenan?"tunda gashi har umma na Mata maganar, lallai hjy abin tsoroce ita yanxun to yanxun daukar suna soyayya da Abdallah ake Mata wannan mai girman kan tsiyar d izza...kin yi shiru bakiyi mgn ba, iyayensa sun Aiko suna son abasu damar suje su nema Masa aurenki. Kifad'amun gsky kina sonsa ko kuwa?" Cewar umma tana kallon riyanatu... Shiru tayi tana mamaki da wannan tsaka mai wuya datake aciki" Umma tace kinyi shiru ,kada kiji kunya kinji kifad'amun abinda ke ranki... Ahankali tace... Share pls BY MMN FAREESA 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mmn fareesa Masumin mgn a pc ko agrps bbu reply kuyi hakuri pls &pls dakuma rashin jin posting d'ina inada uzuri.... p12 "Ahankali tace eh umma"ta fad'a tana murmushn dole had'e rufe fuskarta Wai taji kunya.... dariya umma tayi hade da cewa ALLAH yatabbatar Mana d alkhairi.sannan cike da jin kunya riyanatu ta tashi t fice.. Aranan ba'a kwanaba umma ta Kira Inna mariya tasanar da ita had'e da neman shawarar ta" takuma amince cikin farin ciki had'e da musu fatan alkhairi bbu bata lokaci umma ta bukaci Inna mariya ta sanar da baffa sule(k'anin baban riyanatu)zuwan bak'in yakuma fad'i yaushe zasu zo?" sannan sukayi sallama akan duk yadda sukayi zata saka gali yakira su umma tamasu baya ni... Zaune yake a cikin mota dawowarsa kenan dg wani park,kasancewar da kansa yyi driving bbu Wanda yabisa, ya d'ora kansa bisa sitiyarin na motor yyi zurfi atunani.... k'amshin turarenta da motsin bud'e motar datayi yasakashi dawowa tunaninsa"hiiii baby! d'agowa yyi ransa bbu dad'i fuska a had'e yadubeta ya juya Kai , azuciyarsa yyi tsaki sbd ganin irin kayan dake jikinta... ahankali tace yakk? lfy!ya amsa atakaice"haba baby duk kawani daure fuska bbu faraa kasan banason haka ko?"look zeet kinsan halina banason surutu da yawan mgn so pls ya isa"murmushi tayi tace hakane baby amma yakamata kaji meke tafe dani,kasan inasonka sosai am ma Kai ko irin zuwa fira guna bakason yi miyasa ?"cikin k'osawa yace hakan baya cikin tsarina" Yanzun gsky yakamata kaje gdnmu ayi mgn asan da Kai dna kammala skul muyi AURE....ki sanar da su Mana ni ....haba Mana baby?"Kinga ki barni inji da damuwata mom ma AUREN WATA SHIDDA zatamun da time yacika narabu d matar na aureki shikenan?"yafad'a Yana kallonta da sexy eyes nasa. Tasoyi Masa bore amma sbd yadda yatsaare ta ido dakuma cewar zai aureta sai tayi lak'os dukda dama tasan da maganar aurensa sbd mominta ta gayamata ,amma bataso riyanatu ce ba wadda za'ayi auren d ita" sbd batasan miyasa data ganta takejin faduwar gaba ba?" sannan kyawun yarinyar na Bata tsoro. cikin kissa tace amma dai bbu abinda zai shiga tsakanunku d ita in...keeeeeeeeee! mikike nufi?" banason hauka fa yafad'a atsawace.... murmushi tayi had'e da cewa yauwa baby har naji Dadi dakake nuna kinta... murmushn takaici yyi hade da cewa my zeenat Kenan ai Kisha kuruminki ke ce zabina...wani ihun murna tayi had'e da kokarin hugging nasa...kallon daya Aiko Mata dashi yasata dakatawa sbd yadda yyi mugun tsare gd,tsaki yaja had'e da ficewa dg motar yabarta ciki,Yana mamakin rashin wayonta tana classic lady amma harta yarda itace zabinnsa.... Part nasa ya wuce , parlour yasami riyanatu na turere parlourn,iya lab'b'ansa yyi sallama ,ita kuwa azatonta bayama sallama sbd girman kan sa,batasan budeymurya yyine ke be iyawa. Ko kallensa batayiba tacigaba da aikinta. Zama yyi kan kujera ya aza k'afa daya kan daya Yana wani Shan k'amshi"can yadubeta ak'ule hade da cewa keeeeeee! wace irin sokuwa ce Wai?" bakisan mutum yadawo kimasa sannu ko ki kamasa ruwa balle Kuma ki kaiga tambayar sa yana buk'atar wani Abu ke kin Fara wayewa ko?" Shiru tayi had'e da mugun mamakinsa ,shin Wai shi wane irin mutum ne? in an kulasa yyimaka banza Inka k'yalesa shima laifine kenan"ko bakya jine?" da sauri tace ah ah kayi hakuri naji bakayi...in ...um sal....what!mikikeson cewa?" Oh nagane kina nufin banyi sallama ba ko?" wato ni Zaki gayawa mgn ko kinunamun bansan darajan addininaba ko meye?" da sauri tace nifa ba haka nake nufi ba....dallah yimun shiru Kona fasa Miki Baki stupid kawai kinzo kina sani surutu mittsss yaja tsaki hade da cewa dallah kamun ruwa..."ahankali tace ALLAH yahuci xuciyarka" Byn ta kawo ruwan ta zuba Masa had'e da mik'a Masa,tana tsugunne yashanye sannan ta d'auke cup d robar ,Bata kallesa tace zakayi wanka ne?" Saida yadauki wasu mintina tukum sannan yace keeeee zonan!jikinta na rawa ta juyo had'e da kallonsa tace kayi hakuri intambayar ta maka zafi...Wai ba cewa nayi kizoba " cikin tsoro ta duk'a kusada k'afafunsa yyinda yyimata mugun kwarjini ta kasa kallonsa. Cikin isa yace nasan mom tasanar dake aurenki dazata kikamun ko?" To inaso kisani bawai son AUREN WATA SHIDDAn nikeba Zan Mata biyayya nekawai sbd haka ko byn anyi auren zanrabu dake ,shawara d'aya zanbaki shine kada ki yarda zuciyarki ta SONI sbd ni bazan taba SONKI ba " Shiru tayi tana mamakin Wai mi mutumin nan yadauki kansane ?"itafa gsky tagaji da wannan wulakancin nasa, sai kace kud'i haukane"shibaisan wannan abun dayake Mata ba mugun tsanarsa takeji,cikin dakiya tace hmmm BOTH kenan ai inkmayi tunanin ni riyanatu zansoka kayi kuskure sbd bazan tab'a son mutum irinkaba wlh"....zaro ido yyi sbd mugun mamaki da maganarta tabashi Amma be nuna mamakinba cikin daurewar fuska yace ke ni Zaki gayama mgn sbd kin samu guri ko?" to bari kiji zanyi pernishment naki"ahankali tace pls sorry both nafad'a maka gasky tane... shout up!ok no zki nunawa ma kin waye kin Fara jin English ko to as from today kada ki koma kirana da both inba Zaki iya cewa Abdallah ba ki bari "stupid girl kawai "inkin gadama ki had'a mun ruwan wanka and last ki fitomin da k'ananun kaya sbd gulma shine d'azun da safe kika fitomin da manyan kaya ko sbd kin rainani....amma ai sune al'adarka ko?" bansaniba Ina ruwanki to ma!naje nak'i Al adar" girgiza Kai tayi had'e da nufar bed room nasa tabarsa aparlou. Batafi 6 minit ba ta dawo....turus tayi had'e da jin faduwar gaba sbd 4 eyes dasukayi da mom" jiki n rawa ta duk'a had'e da cewa hjy Ina wuni?" Lfy" mom ta amsa atakaice tana Yan Harare Harare... Cikin isa had'e da bada order tace ke yau bazaki islamiya ba ,kitsaya ki kularmun da yaro anguwa zanje, tafad'a had'e da gallawa riyanatu harara"jikinta na kirma tace to hjy. Tsaki mom tayi ta dubi Abdallah had'e da cewa sai nadawo my son ka kularmun da kanka kaji" Murmushi yyi yace insha ALLAH mom, ALLAH yatsare. "Tace Amin had'e da ficewa" Riyanatu dake zaune cike da jin haushinsu dg shi har mom d'in sbd hanata zuwa islamiya da akayi ,tunani take wai akan wannan k'aton saikace wani yaro ace ta wani kula dashi ,shiko kunya bayaji ace komai sai an Masa toda basuda kudinfa?" K'arar rufe kofar bed room d'in yasa ta gane yabar parlourn" tsaki taja afili tace ALLAH ka kamun k'arshen matsalar nan.... Byn minti 15 tashiga ciki sbd ta fito Masa da kayansa. Koda ta duba wardrobe nasa,k'ananun kaya ta fito Masa da su ,jeans dark blue da red d'in t shirt ta aje gefen gado, sannan ta fice jin Yana kokarin fitowa. Komawa tayi a parlou ta zauna ta Fara kuka sbd bacin rai da tunanin wannan aure da zaa lakaba Mata watanni kad'an amai da ita k'aramar zawara...zaro ido tayi sbd wani tunani datayi,afili tace yah Salam insha ALLAH bbu abinda zai ahiga taakanunmu "to Wai ni miyasa ma na amince wai?" Share hawanta tayi sbd jin zai bud'e parlourn. Wani fitinan nan kamshi ketashi ajikinsa ,Saida ta lumshe ido"ko inda take be kallaba ya hakimce kan kujera. Koda ta ga haka dining area ta nufa ta kwaso mai takawo gabansa tayi serving nasa, had'e da cewa kaci abinci pls" Murmushi ya kuce Masa sbd ganin tana wani yin mgn cikin rarrashi wato taji maganar mom kenan. Bbu musu yadan ci bbu laifi ,ta zuba Masa ruwa d drink yasha... Byn ya idar ,yajawo laptop Yana dubawa can Kuma taga yashige bed room Jim kad'an yafito da pen d katuwar paper yafara Zane cikin kwarewa....sai satar kallon sa take "cikin 30 minit ya ajiye yafice zuwa masjid sallar la'asar. Tashi tayi cikin sand'a ta duba zanen datayi,zaro ido tayi sbd ganin yadda ya Zane mutum sak tamkar hoto da alama photo ne ya kalla yyi zanen" Ajiye tayi tana mamakin kwarewarsa azane" Sannan taje tayi Sallah itama" Sadda ta dawo har yadawo yadan kwanta kan 3 seeter"yatsina fuska yyi hade da cewa keeeeeee zanyi bacci bansan yawan motsi sbd dakinyi sai naji. Cikin mamakin isarsa tace kana nufin da Raina bazanyi motsiba?" "bansaniba" Yafad'a had'e da gyara kwanciyarsa yarufe ido. Sunkai kusan 35 minit , sannan cikin sand'a ta tashi ahankali zata fice..keeeeeeee! yafad'a cikin husky voice d'in sa,jikinta na kirma ta tsaya cak sbd batasan Yana kallonta ta k'asan ido" Azuciyarta tace oh ni nabani d Mr arrogant din nàn....zonan nace" muryarsa ta katse Mata tunani. Gabanta na faduwa ta je nesa dashi had'e da cewa gani! Dagowa yyi ya bankomata harara sannan yace dama kula da ni mom tace kiyi ko kuwa sakani surutu kisamin ciwon Kai? Girgiza Kai tayi had'e da cewa kayi h...short up your mouth stupit bacemun da gani...sum sum ta wuce ta Sami guri ta zauna. Kwanciya yyi hade komawa bacci" Be farkaba sai 6:21pm da sauri ya wuce ciki yyi alwarlal magrib yafito yadubeta cikin yatsina fuska yace Zaki iya tafiya gd" bejira amsarta ba yafice. Tabe baki tayi had'e da gyara hijab nata ta dauki Jakarta ,ta fito parking space tasamu ya'u direba na alwalla (shike mai da ita gd kullum) yace ta jira yyi Sallah. Byn ya ya'u direba yadawo yasameta inda yabarta wato bakin get , sannan suka wuce gd. Bayan kwana2... Share pls BY MMN FAREESA 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌺 AUREN WATA SHIDDA🌺 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by Mmn fareesa p13 *Bayan kwana2* Abubuwa sun faru inda Inna mariya ta sanar da baffa sule k'anin baban riyanatu zuwan bak'in yakuma yi murna sosai sbd jin wannan magana, yasan insha ALLAH barinsu garinsu alkhairi ne" hakan yasa yacewa mariya duk ranar dazasu zo suxo yyi . bbu musu inna mariya tasanar da umma komai,ita Kuma ta sanar da Alh bukar sbd yazo ranar da umma sukayi waya d Inna mariya har take sanar Mata gali na cikin damuwa sbd jin labarin auren riyanatu Wai sonta yake Amma be fad'a ba tuni." Cikin jin tausayinsa umma tace oh ikon ALLAH !gsky banji dad'i ba , ALLAH yabasa wacce ta fita, k'ila ita ba alkhairi bace agunsa.. inna mariya tace Amin sukayi sallama.,,, "Gefe guda Kuma riyanatu bbu laifi tana gane turancin sosai ,sbd hakan teachern nata yake had'a Mata da wasu abubuwan" Sannan yasanar da Abdallah tunda wannan week d'in za'a koma skul kawai yasaka ta zaifi"shikuwa yace saiya duba. Yyinda ita Fatima nakokarin ganin riyanatu ta xama classic lady itama,hakan yasa ana Bata albashinta sukaje bortique ta zabo Mata k'ananun kaya masu saukin siya "bakuma masu fidar da tsiraiciba" Had'e da kayan kwaliya tuni riyanatu ta shiga sahu itama lolx..🤣 *********** Yau yakama Sunday akuma yau da marece Fatima zata koma skul" Tun safe riyanatu tayi shirinta bbu k'arya,dukda ba tasoba sbd gudun Abdallah ya yarfata to Amma tilas Fatima ta Mata sbd ita azaton Fatima kwalliyar zata burge Abdallah hakan yasa da ita sukayi kwalliyar,hmmm duk Wanda yasanta inba farin sani ka mataba to bazaka ganeta. Sanye take da gownt maroon da veil bak'i tayi rolling, ga takalmi bak'i flat tasaka da Yar hand bag , yyinda lips d'in ta sukasha lip stick maroon "sannan Fatima ta fesheta da body sprays. Fuska bbu walwala ta fito dg daki sbd tafiyar Fatima skul tasan Kuma sadda zata dawo dg gun aiki ta koma skul ga wannane kwalliyar,,ita tsoronta ma kada mom ta gani ta Mata wani zato....kin fito ne ,cewar umma dake tasbihi azuciyarta sbd ganin yadda yar tata tayi kyau. "Ahankali tace eh umma bara na wuce "umma tace ALLAH yatsare"amma gsky in an tsaida mgn ,to zakibar aikin sbd be daceba , amatsayinki na hausa Fulani ,kikasance me kunya da Kuma tsare mutuncinki . Insha ALLAH umma nima nafison na Dena ,ta fad'a had'e da ficewa dg gdn.... "Kamar yadda ta Saba haka ta gyare ko Ina "sannan ta had'a Masa ruwan wanka kafin ta fito a parlou tayi jiran fitowarsa . Shiru tayi tana tunanin kada Abdallah yyi zaton sbd taja hankalinsa tayi kwalli haka !Kai kodai ta gogene...salamu alaikum, sallamar Hafiz ta katse Mata tunani... murmushi tayi had'e da amsawa suka gaisa, sannan tace oh Yaya hafis kwana2 nabar ganinka"y'ar dariya yyi yace wlh RIYAN kinsan bikina yakusa befi 10 days ba shiyasa naje Kuma kano sbd ammi na anmata transfer a hospital tadawo anan garin da aiki ,jiya muka sauka,shine nazo gun ogan naki nakawo gaisuwa sbd jiya naga 2miss call nasa,nakira be d'agaba nasan fushi yyi.tabe Baki riyanatu tayi had'e da cewa to ALLAH yasa alkhairi" Yyi saurin cewa amin,Zama yyi Yana murmushi sbd ganin kyawun datayi har cikin ransa yanama abokinsa fatan mallakarta har abada." Ahankali tace to a Ina amaryar tamu takene?"murmushi yyi yace y'ar nan garince ai,Kuma nan zamu zauna duk fg Ni har ammina aiki yakamu nan garin. "ajiyar zuciya tayi had'e da cewa to ai yanxun ka Zama Dan gari ai. Kofar bed room d'in yakalla sannan yace hakane,amma zakije bikina ko ,ma'ana kiyi attending d'in duk event na bikin?" Kafin tayi mgn Abdallah ya murd'a kofar yashigo parlourn...tuni k'amshinsa ya mamaye parlourn"fuska murtuk ya gallawa hafis harara had'e da cewa parrot kazo ka cikawa mutane parlour da mgn " yafad'a had'e da Zama gefen hafis dake dariya" Ahankali tace barka da fitowa! dagowa yyi sukayi 4eyes...k'uri yyimata sbd son gano shin itace ko ba ita bace sbd yadda tayi kyau na ban mamaki...yanxun zakayi break ne?"muryarta ta katse masa tunani,saurin barin kalleta yyi cike d basarwa ,yawani yamutsa fuska tamkar yaga abin k'ii yace eh akan labb'ansa... Hafis da tunda yaga Abdallah yad'ago zai kalleta yakafesa d ido... murmushi kawai yake mai sauti,"ahankali yace AK dakai fa take yakamata kadawo hayyacinka... mittsss Abdallah ya ja doguwar tsuka had'e da cewa dallah mlm miye haka?"kamar ya nadawo hayyavina ,daba a hayyacina nakeba ko me??"" nidai bance hakaba maida wukar...cewar Hafiz Yana dariya. Yyinda riyanatu ke saurarensu Amma Bata kallonsu. Keeeee! Kije ki kamun break kinyiwa mutane wani zaune sai kace kina gaban sa'anninki.. mitttsss yaja tsaki hade da makawa Hafiz harara ganin zaiyi mgn. Ahankali ta tashi ta fice" Hafiz yace haba mutumin kana yadda kakeso wlh wannan iko haka ai kabari abiya sadakin ko, sannan da alama wannan kwalliyar tata ,tatafi d imaninka....stop it !inkasan wannan surutun yakawoka guna zaka iya tafiya "wato namalura sokake da gske na auri wannan yarinyar ko?" Hmmm friend kenan abar maganar kawai,dama naga Miss call naka jiya ,nakira kak'i dagawa sorry kasan jiya muka dawo tare d ammi bana kusa da wayar , sannan my feedo ta dameni da rigima tanason kuje kuga k'awayenta abasu abinda zaa basu ,kasan in tanamun wannan rigimar wlh jinake tamkar nacika aiki kaima ka gane?"yafad'a Yana daga gira had'e da murmushi,tsaki abdallah yaja had'e da cewa aikin banza jarababbe ai garadai da ammi zata maka aure wlh, sannan batun ganin k'awayenta zamu iya zuwa Amma kasan banason surutu da hayaniya Mata 2 sun isa muyi mgn da su.... murmushi Hafiz yyi had'e da cewa relax Mana ai nafad'a musu anbadakai😂 dud da nasan abokin nawa da farin jini dole wata ta k'yasa, shiyasa nafison kuje da babynka RIYAN kawai "itama nafad'a Mata tare zuje takuma amince.... Iya k'uluwa Abdallah ya k'ulu da iskancin da Hafiz ke Masa"murmushn takaici yyi Yana kokarin mgn... riyanatu tayi sallama had'e da ajiye musu tray din a gabansu " Kok'arin had'ama Abdallah tea takeyi ,yyi saurin dakatar da ita ,cikin mugun tsare gd yace ke wakikayiwa kwalliya?" Mamaki sosae tayi da tambayar sa, azuciyarta tace zanyi maganinka kuwa.... "Ko bakya jine?" da sauri tace saurayina nayiwa!Wanda in Zan aura in mun rabu! atsawace yace keee nikike gayawa saurayinki?"hhhhhhh yyi dariyar rainin hankalin sannan yadubeta off & down yace ai Ni banga wani Abu ajikinki da wani zai gani har ya burgesaba and last nakoma Miki mgn ko tambaya kina bani amsa agadarance Zan nunamiki ainahin calour d'ina.... Bata ce komai ba "tea din ta mik'a Masa hade plate datayi serving nasa , sannan ta fice dg parlourn Dan tajira awaje su gama. Hafiz ya girgiza Kai beyi mgn ba,saidai yasha alwashin duk ranar da Abdallah yakamu dason riyanatu bazai taimakesa akan yashawo kantaba Kuma zai gayamasa managar dayake so son ransa... ####### Abdallah sunje da sauran friends nasu sunga k'awayen fiddausi(feedo)sun basu abinda suka bukata ,acewar Abdallah ai in suntaya akan abinda suka bukata sunyi k'aranta ,da kud'insa yabasu. Yyinda duk yawancin Yan matan sun rude da ganin Abdallah duk da sun lura yanada Shan k'amshi had'e da izzah" Shire Shire kawai ake duka b'angaren 2 Dana Abdallah Dana Hafiz, yyinda Abdallah iyayensa sun je kauye antsaida mgn akan Nanda sati3 za'ayi bikin, sannan riyanatu umma tace ta Dena aiki yau kwanta 3 rabon ta da gdn,mom ta tura harira taji ko lfy" Sai umma tace lfy lau ta Dena ne in ALLAH yasa tazama matarsa ta Masa komai.. Tabe baki mom tayi dataji bayanin umma gun harira, azuciyarta tace hmmm danbakisan auren yarjejeniya bane shiyasa.... Ayau yakama laraba Kuma yau ake arebiant night nasu hafis,ga Abdallah ne babban abokin ango , sannan Hafiz yace inhar bada RIYAN zashiba to baya bukatar sa ,da farko yyi fushi yace eh bazashiba tunda Saida ita. amma dayayi tunanin yadda yakeda Hafiz saiyaji bazai iyaba gashi besan gdnsu RIYAN ba. Wata arebiant gown ce me masifar kyau da tsada yasiya yakira ya'u direba, kasancewar yasan gdn sbd ganin Yana maida ita gd. Yabasa yace yabata ,Kuma yasanar da ita anjima Gurin 5:00 pm zaizo ta shirya tasaka wannan rigai...,,, Zaune take tana tunanin wannan k'addararran aure da za'amata" umma ta shigo dakin had'e da kallon ta tace kije soro kinada bak'o Abdallah ya aikosa..... "Wani mugun faduwa gaban ta yyi sbd jin ankira Abdallah" Cike da mamakin Wai ya aiko wani ta fice zuwa soro. byn sun gaisa da ya'u direba ,ya mik'o Mata ledar had'e da sanar da ita abinda Abdallah yace.... Cikin k'arfin hali tace to shikenan, sannan sukayi sallama. Tunani take to Ina zasu insun saka kayan be?" Itafa gsky tanajin tsoro k...har bakon yatafi?" cewar umma dake dubanta. Murmushi ta k'akaro had'e da cewa eh wlh Wai kayane ya aiko zaizo da karfe5 nasaka zamuje anguwa... Umma tace to ALLAH yakawosa lfy kidai kula da kanki dukda ansa muku Rana ni banson yawan nan bbu aure atsakani... da misalin karfe 4:30 riyanatu ta gama Shirin ta ,sbd gudun masifar Abdallah kada yazo bata shiryaba. Masha ALLAH tayi masifar kyau tamkar balarabiyar abinka da bafulatana." Sai kamshi ketashi ajikinta,byn ta gama shiryawa ta zauna jiran zuwan sa... Batafi minti12 ba da Zama yaro yashigo da sallama Wai wasu masu motoci sunce RIYAN tazo... Tana dg cikin daki ta juyo...umma ta k'walo Mata Kira had'e da cewa ta fito. mama zuwaira ta dubeta tace Masha ALLAH y'ata kinyi kyau"toshi sirikin namu bazai shigo yagaidamuba" Cikin kak'aro murmushi tace uhmmm mama kunyafa yakeji"umma tace Ni kaina bana ma son yazo wlh... murmushi mama zuwaira ta yi tace oh bintu kunyarku ta Fulani na nan ajininki. Kallon su riyanatu tayi had'e da cewa bara naje naji ina zamuje ne Wai. To sukace sannan ta fice...... Yawan comments yawan typing 😎😎 Share pls
0 Comments